A yau Asabar ake yin zaben kujerar gwamna a jihar Edo da ke yankin Niger Delta a Najeriya cikin tsauraran matakan tsaro, ko ...
Sudan na fama da barkewar annobar cutar kwalara, inda aka samu rahoton wadanda suka kamu da cutar mutane 5,000 sannan akalla ...
Yan Najeriya na ci gaba da nuna rashin jin dadi, yayin da fatansu na samun sa’ida idan matatar mai ta Dangote ta fara sayar ...
Shirin Domin Iyali na wannan makon ya dora ne akan tattaunawa kan batun kai yara kanana da ba su mallaki hankalinsu ba ...
Labarin Seaman Abbas Haruna mai cike da abin tausayi wanda aka nuna a shirin ‘Brekete’ ya sa kwamitin majalisar wakilai na ...
Matsalar harbi da bindiga da aka samu a wata makarantar sakandare a Georgia, wata matashiya ce dake nuna yadda makamai suka ...
Wata sanarwa da Kakakin rundunar Manjo Stephen Nantip Zhakom ya fitar a ranar Talata ta ce an kama makaman ne a wani same da ...
Wasu ‘yan tsirarun jami’an sojin da aka dorawa alhakin tsare ofishin jakadancin Amurka ne kawai suka rage, a cewar mai magana ...
Shirin fadar shugaban kasa na maida ababen hawa zuwa masu amfani da iskar gas samfurin CNG ya soma aiki da rabon kayayyakin ...
Gwajin cutar kyandar biri (mpox) da kuma sanya ido sosai don gano wadanda ke dauke da cutar a bakin iyakokin Najeriya na daga ...
Ko kun taba fama da wani nau'in jaraba? Sannan, mene ne kuke ganin ya fi kasancewa kalubale wajen shawo kan matsalar? Mun ...
Dr Zaharaddeen Umar Abbas, wani babban likita a asibitin kula da masu tabin hankali a Maiduguri, ya yi mana karin bayani akan ...